DUNIYA MAKARANTA PART(1) ๐✍️
(1) Kada ka zolayi ๐masu aikata zunubi.Dukanmu Muna cikin suturar Allah ne.Amma kayi musu nasiya da lafazi kyakkyawa.Duk masu laifi basu Kai fir'auna๐ฝ ba,Kuma duk masu wa'azi ๐️basu kai matsayin Annabi musa (Alaihis salam)ba .Amma Allah yace da shi :ka gaya ma fir'auna magana mai laushi,watakil zai karbi wa'azi ko yaji tsoron Allah. (2) A da can mutane basu da asibitoci ๐ฅ.Amma suna da lafiya.Basu da yawan kudin๐ตamma akwai ilimi.Ba hanyoyi ๐ฃ️sufuri dana sadarwa☎️Amma akwai zumunci.Basu da yawan ni'imomi,Amma suna da jin dadi๐.ko kun san dalili?"Albarkar abu tafi yawansa". (3)Idan ka saka kudin๐ตa account ko ka cire kana samun alert na abin da ya rage ko ya karu a cikin jarinka.ina ma ace duk lokacin๐ฐ️daka ci Naman Dan uwanka zaka samu alert na yawan zunubin ki? KO Kuma idan kayi sallah ko azumi ko sadaka zaka samu alert na yawan ladan da ake baka ?A kullum ka aikata sabon ko sa'a haka tana faruwa ,Amma malai'ku ne suke lissafa ...